DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bankin Duniya ya sake hasashen samun karuwar ayyukan ta’addanci da matsin tattalin arziki a Katsina da Kaduna

-

Bankin Duniya ya sake hasashen cewa za a cigaba da samun karuwar ayyukan ta’addanci da matsin tattalin arziki da tsadar rayuwa a wasu kananan jihohi 6 na Nijeriya.
Jihohin kamar yadda hasashen bankin duniyar ya nuna su ne na Katsina, Borno, Sokoto, Yobe, Kaduna da Zamfara kamar yadda jaridar Punch ta rawaito.
Hasashen na bankin duniya ya ta’allaka ne kan yadda mafiyawan alummomin wadannan yankuna ke gaza zuwa gonakinsu don gudanar da harkokin noma.
Rahoton bankin ya ce kasashen Nijeriya, Chad, Nijar da Mali ne wadannan matsaloli za su iya shafa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe daga ranar 18 ga Agusta a Nijeriya

Hukumar Zaɓen Nijeriya INEC ta sanar da ranar 18 ga watan Agusta, 2025 a matsayin ranar da za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe a...

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Mafi Shahara