DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugabannin kananan hukumomi 44 na jihar Kano sun maka Abba Gida-gida a kotu

-

Shuwagabannin kananan hukumomi 44 na jihar Kano sun maka gwamnatin jihar kara a gaban wata babbar kotun tarayya da ke Abuja kan matakin da ta dauka na gina sabbin gadojin sama guda biyu a Tal’udu da Danagundi duk a cikin birni.
Gwamnatin ta ce za ta yi amfani da kashi 70 cikin 100 na kudaden kananan hukumomi domin gina wadannan sabbin gadoji.
Sai dai Gwamnan a yayin da yake aza harsashin ginin gadar sama da maraicen Juma’a ya yi magana kan hanyoyin samar da kudaden ayyukan inda ya ce al’ada ce da ta faro tun daga magabata na samar da irin wadannan manyan ayyuka ta hanyar yin amfani da asusun hadin gwiwa da gwamnatocin jihohi da kananan hukumomi ke gudanarwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe daga ranar 18 ga Agusta a Nijeriya

Hukumar Zaɓen Nijeriya INEC ta sanar da ranar 18 ga watan Agusta, 2025 a matsayin ranar da za ta fara sabuwar rijistar katin zaɓe a...

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Mafi Shahara