DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijar ta karfafa hulda tsakaninta da Iran

-

Kasar Jamhuriyar musulinci ta Iran ta yi alkawalin karfafa tallafin da take ba wa jamhuriyar Nijar
Mahukunta birnin Teheran din sun bayyana hakan ne a yayin ziyarar Firaministan Nijar Ali Mahaman Lamine Zeine ya kai a kasar ta Iran bayan a makon da ya gabata ya kai irin ta a Rasha
Mataimakin shugaban kasar Iran din Muhammad Mukhber ya bayyana wa tawagar ta Nijar hakan inda ya ce kasar tasa za ta karfafa taimaka wa Nijar domin rage mata radadin takunkumin ECOWAS da aka kakabawa kasar tun bayan juyin mulki

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Yan kasuwar mai sun sauke farashin man fetur kasa da yadda Dagote ke sayarwa

Wasu masu shigo da man fetur daga ƙasashen waje sun fara sayar da shi a ƙasa da Naira 860 kowace lita, lamarin da ya sauka...

Mafi Shahara