DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Har yanzu Najeriya na biyan tallafin man fetur – Isa Yuguda

-

Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya bayyana cewa har yanzu gwamnatin tarayya na biyan tallafin man fetur.

Google search engine

Tsohon gwamnan ya bayyana hakan ne a wata hira a gidan Talabijin na Channels a ranar Litinin data gabata.

A ranar 29 ga Mayu, 2023, Tinubu ya ayyana kawo karshen tallafin man fetur a lokacin jawabinsa na farko.

Asusun ba da lamuni na duniya IMF cikin wani rahoto da ya bayar a watan da ya gabata ya kuma shawarci Najeriya da ta daina kashe kudaden tallafin mai da wutar lantarki gaba daya a wani mataki na magance kalubalen tattalin arzikinta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

EFCC ta kwato kudade da kadarori na sama da Naira biliyan 500 – Kashim Shettima

Mataimakin Shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya bayyana cewa Hukumar yaki da cin hanci da rashawa (EFCC) ta karbo kadarori da kudade da darajarsu ta haura...

Ana zargin hannun wani tsohon gwamna daga Kudancin Nijeriya a shirin juyin Mulki

Rahotanni sun bayyana cewa ana bincikar tsohon gwamnan ɗaya daga jihohin kudu bisa zargin cewa yana da alaƙa da wasu jami’an soji 16 da aka...

Mafi Shahara