DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kama malamin makaranta da ake zargi da keta haddin dalibarsa

-

‘Yan sanda a jihar Lagos sun kama wani malamin makaranta Gbolahan Osinusi, mai shekaru 42 bisa zargin keta haddin wata dalibarsa. Daily Trust ta ce malamin ya kwashe shekaru 5 cur yana alaka da wannan daliba tun tana ‘yar shekara 12 a duniya. Kazalika, an zargi Gbolahan da tursasa mata ta zubar da juna biyun da ya dirka mata a tsawon wannan lokacin.
Ana zargin malamin da ke koyarwa a makarantar Ketu-Epe da kuma tursasa wa dalibar yin rantsuwa da Allah cewa ba za ta fada wa kowa ba halin da ake ciki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara