DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya soke ma’aikatu biyu

-

 

Shugaba Tinubu

Google search engine

A cikin wata sanarwa da mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai Bayo Onanuga ya fitar a larabar nan,ya ce ma’aikatun da abin ya shafa sun hada da ma’aikatar raya yankin Nije Delta da ma’aikatar wasanni.

Sanarwar ta ce yanzu za a hade ma’aikatun raya yankuna su dawo koma karkashin hukuma daya , kamar hukumar raya yankin Neja Delta, hukumar raya arewa maso yamma, hukumar raya kudu maso yamma, hukumar raya arewa maso gabas.

A cewar sanarwar majalisar zartaswa ta tarayya FEC ta kuma amince da hadewar ma’aikatar yawon bude ido da ma’aikatar al’adu da tattalin arziki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara