Shugaba Tinubu ya soke ma’aikatu biyu

-

 

Shugaba Tinubu

A cikin wata sanarwa da mai bai wa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai Bayo Onanuga ya fitar a larabar nan,ya ce ma’aikatun da abin ya shafa sun hada da ma’aikatar raya yankin Nije Delta da ma’aikatar wasanni.

Sanarwar ta ce yanzu za a hade ma’aikatun raya yankuna su dawo koma karkashin hukuma daya , kamar hukumar raya yankin Neja Delta, hukumar raya arewa maso yamma, hukumar raya kudu maso yamma, hukumar raya arewa maso gabas.

A cewar sanarwar majalisar zartaswa ta tarayya FEC ta kuma amince da hadewar ma’aikatar yawon bude ido da ma’aikatar al’adu da tattalin arziki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara