DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mazauna unguwanni da dama a Ado Ekiti da wasu garuruwan jihar Ekiti sun shiga cikin duhu yayin da guguwar ruwan sama ta lalata turakun lantarki

-

Google search engine

Wuraren da abin ya shafa sun hada da Ajebamidele, Omisanjana da Atlas duk a Ado Ekiti, Ikere Ekiti, Ise Ekiti da Emure Ekiti.                         

                             

Ruwan sama kamar da bakin kwarya da ya mamaye unguwannin a karshen makon da ya gabata, ya kawo cikas ga harkokin zirga-zirga, zamantakewa da tattalin arzikin yankin.

Ruwan saman ya yi awon gaba da sandunan turakun lantarki a kusa da Deeper Life Campground a Ajebamidele, unguwar da ke da yawan jama’a a babban birnin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rashin tabbas da matsalolin tsaro na barazana ga burin ECOWAS na 2050 – Shugaban ECOWAS, Touray

Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Touray, ya ce rashin tabbas a duniya, matsalolin tsaro da matsin tattalin arziki na hana kungiyar cimma burinta na Vision 2050,...

An yi ajalin wata mace mai juna biyu da wani karamin yaro a cikin birnin Kano

Al’ummar Sheka Sabuwar Gandu a karamar hukumar Kano Municipal sun shiga firgici a daren Asabar bayan wasu da ba a san ko su waye ba...

Mafi Shahara