DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kulalliya aka tsara shi ya sa aka nuna kananan yara masu zanga-zanga sun suma a kotu – IGP Kayode Egbetokun

-

 

Google search engine

Sufeto-Janar na ‘yan sandan Nijeriya Kayode Egbetokun, ya ce kananan yaran da suka suma a kotu kafin a gurfanar da su a gaban kuliya, sun yi hakan ne da gangan.

An kama masu zanga-zangar #Endbadgovernance a Nijeriya cikin watan Agusta inda ake ci gaba da tsare su a Abuja domin gurfanar da su a gaban kotu.

A Juma’ar makon nan ne aka ga matasan a cikin wasu hotuna da ke nuna su a yanayi marar kyau sakamakon yadda ake tsare da su

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaban Amurka Donald Trumph ya haramtawa Farfesa Wole Soyinka zuwa kasar

Gwamnatin Amurka karkashin jagorancin shugaba Donald Trump ta soke takardar izinin shiga ƙasar ga Farfesa Wole Soyinka, sanannen marubuci a duniya. Farfesa Soyinka ya bayyana hakan...

Hukumar agajin gaggawa NEMA ta karɓi ƴan Nijeriya 153 da suka makale a Chadi

Hukumar ba da agajin gaggawa ta Nijeriya NEMA, ta bayyana cewa ta karɓi ’yan Nijeriya 153 da suka dawo daga ƙasar Chadi, ƙarƙashin shirin Ƙungiyar...

Mafi Shahara