DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sai ƙarfe 5 na asuba Shugaba Tinubu ke samun barci saboda ayyukan da ke gabansa – Sunday Dare

-

Mai ba shugaban Nijeriya shawara na musamman kan harkokin sadarwa da wayar da kan jama’a, Sunday Dare, ya yi kira ga yan kasar sa su yi hakuri kan korafe-korafen da ake ta yi na garambawul din da gwamnatin shugaba Tinubu ke yi.
Ya ce shugaban kasar yana aiki tukuru domin yadda ‘yan Najeriya za su ci gajiyar sake fasalin gyaran tattalin arziki da gwamnati ke yi a halin yanzu
Dare ya ce shugaban ya cancanci a yaba masa kan wadannan manufofin duk da cewa suna sa tsauri amma za a ga amfanin su nan gaba

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar wakilan Nijeriya ta amince wa Tinubu ya ciyo bashin dala biliyan 2.35

Majalisar wakilai ta Nijeriya ta amince da bukatar shugaban Tinubu na neman bashin dala biliyan 2.347 daga ƙasashen waje domin cike gibin kasafin kuɗin 2025...

Sojojin Nijeriya za su murƙushe ‘yan ta’addan Lakurawa — Babban hafsan sojin kasa Janar Waidi Shaibu

Babban hafsan sojin kasa, Manjo Janar Waidi Shaibu, ya sha alwashin murƙushe sabuwar ƙungiyar ‘yan ta’addan Lakurawa wadda ke addabar wasu sassan arewacin Nijeriya. Janar Shaibu,...

Mafi Shahara