DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sai ƙarfe 5 na asuba Shugaba Tinubu ke samun barci saboda ayyukan da ke gabansa – Sunday Dare

-

Mai ba shugaban Nijeriya shawara na musamman kan harkokin sadarwa da wayar da kan jama’a, Sunday Dare, ya yi kira ga yan kasar sa su yi hakuri kan korafe-korafen da ake ta yi na garambawul din da gwamnatin shugaba Tinubu ke yi.
Ya ce shugaban kasar yana aiki tukuru domin yadda ‘yan Najeriya za su ci gajiyar sake fasalin gyaran tattalin arziki da gwamnati ke yi a halin yanzu
Dare ya ce shugaban ya cancanci a yaba masa kan wadannan manufofin duk da cewa suna sa tsauri amma za a ga amfanin su nan gaba

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar...

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Mafi Shahara