DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Saudiyya ta bayar da tallafin dala milyan $2.5m ga ‘yan gudun hijra a Zamfara

-

 

Google search engine

Gwamnatin jihar Zamfara ta ce ta samu tallafin dala miliyan $2.5m daga hukumar ba da agaji ta kasar Saudiyya domin a tallafa wa ‘yan gudun hijirar da ke fuskantar kalubalen jin kai.

Kwamishinan ayyukan Agaji na jihar Musa Kainuwa ne ya bayyana haka a taron horar da likitoci na kwanaki biyar da aka kammala ranar Juma’a.

Jihar Zamfara na daga cikin jerin jihohin da ke dama da matsalar tsaro da ta yi sanadiyar raba iyalai da dama da gidajensu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Kebbi ya soki rundunar sojin Nijeriya kan yadda take yakar rashin tsaro

Gwamnan jihar Kebbi Nasir Idris ya nuna rashin gamsuwa da tsarin da rundunar soji ke amfani da shi wajen yakar rashin tsaro yana mai kira...

Sace dalibai na barazana ga makomarsu a Arewacin Nijeriya – Amnesty International

Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International a Nigeria ta yi gargadin cewa yawaitar sace dalibai a makarantun arewa na iya karya ilimi, tare...

Mafi Shahara