DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An yi asarar sama da Naira biliyan 300 a yayin zanga-zangar da aka yi a watan Agusta – Kashim Shettima

-

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima

Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ya ce an yi asarar sama da Naira biliyan 300 a zanga-zangar #EndBadGovernance da ta gudana a fadin kasar cikin watan Agusta.

Google search engine

Da yake jawabi a fadar shugaban kasa da ke Abuja, yayin da yake karbar yaran da aka kama yayin zanga-zangar bayan an sako su bisa umarnin shugaban kasa Bola Tinubu, Shettima ya ce an yi hasarar akasarin dukiyoyi da harkokin kasuwanci a yayin zanga-zangar.

 Ya ce duk da hujjojin da ake da su a kan yaran, shugaba Tinubu ya ba da umarnin a sake su ne saboda shi shugaba ne mai kula da bukatun al’umma.

                             

Shettima ya kuma yi kira ga gwamnoni da sauran jami’an gwamnati da su yi abinda ya kamata wajen sanya matasan masu amfani a cikin al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rancen kudi daga kasuwannin cikin gida da Gwamnatin Nijeriya ta yi ya zarce na masu zaman kansu da Tiriliyan 9 a 2025 – Rahoton...

Bayanan Babban Bankin Nijeriya (CBN) sun nuna cewa a shekarar 2025, gwamnatin tarayya ta ƙara karɓar rance daga kasuwannin kuɗi sosai duk da karuwar riba,...

Nijeriya ce kasa ta 3 mafi karfin soja a Afrika a 2026 – Global Firepower Index

Rahoton Global Firepower Index na 2026 ya nuna cewa Masar ce ke kan gaba a jerin ƙasashen Afirka masu ƙarfin soji, inda ta zo ta...

Mafi Shahara