DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lakurawa sun kai hari kauyen Kebbi sun kashe mutane 15 sun tafi da garken shanu

-

 Sabuwar kungiyar ‘yan bindiga da ake kira da Lakurawa ta hallaka mutane 15 tare da kore shanun makiyaya sama da 100 a karamar hukumar Augie da ke jihar Kebbi

Google search engine

Wani fitacce kuma mazaunin garin, Alhaji Bashir Isah Mera (Yariman Mera), ne ya bayyana haka yayin da yake tabbatar wa jaridar DailyTrust

ya ce ‘yan kungiyar sun mamaye garin ne a daidai lokacin da jama’a ke shirin Sallar Juma’a tare da kwashe shanu sama da

100.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ka fito ka bayyana wa ‘yan Nijeriya hakikanin dalilin da ya sa ka canza hafsoshin tsaro – Bukatar ADC ga shugaba Tinubu

Jam’iyyar ADC ta bukaci shugaban Nijeriya, Bola Tinubu ya bayyana gaskiya ga ’yan Nijeriya kan ainihin dalilan da suka sa aka yi gaggawar sauya shugabannin...

Gwamnan jihar Bauchi Bala Muhammad ya nada yayansa a matsayin Sarkin Duguri

Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya naɗa yayansa, Alhaji Adamu Mohammed, a matsayin sarkin sabon masarautar Duguri da aka ƙirƙira a jihar. Sakataren gwamnatin Jiha, Aminu...

Mafi Shahara