DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wani abu mai hatsari ya tarwatse a birnin Jos

-

Wata fashewa mai karfi ta faru a birnin Jos na jihar Plateau da safiyar yau Talata, lamarin da ya jefa al’umma cikin fargaba. 
Shaidun gani da ido sun shida wa jaridar Punch cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 10:30 na safe a kusa ga Kasuwar Terminus. 
Rahotanni sun ce mutane da dama sun jikkata sanadiyar fashewar, akwai fargabar cewa an rasa rayuka. 
Sai dai har yanzu rundunar yan sandan jihar ba ta ce komai ba a hukumance.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Amnesty International ta koka kan halin da jihar Katsina ke ciki kan batun tsaro

Kungiyar kare hakin bil’adama ta Amnesty International ta gargadi cewa hare-haren ’yan bindiga da ƙungiyoyin ta’addanci suna tura Jihar Katsina zuwa ga mummunan bala’in jin-kai,...

Gwamnatin Sokoto ta kammala aikin samar da lantarki na kashin kanta na N7bn

Gwamnatin Jihar Sakkwato ta kammala aikin gina tashar samar da wutar lantarki ta mai zaman kanta, kamar yadda Kwamishinan Makamashi, Alhaji Sanusi Danfulani, ya bayyana...

Mafi Shahara