DCL Hausa Radio
Kaitsaye

DSS sun cafke ɗan siyasa da buhunan kudi da ake zarginsa da sayen kuri’un masu zabe a Ondo

-

 

Google search engine

Jami’an hukumar tsaron sirri ta DSS a Nijeriya sun cafke wani dan siyasa da manyan buhunan kudi da ake zarginsa da sayen kuri’a a zaben jihar Ondo

An kama mutumin wanda ake zargin da buhunan kudi guda biyu wadanda ake zargin na janyo hankalin masu kada kuri’a a zaben.

An kama shi ne a mazaba ta 4, rumfa mai lamba 007 da take a wajen makarantar St. Stephen’s Primary School, Akure, Jihar Ondo da misalin karfe 9 na safe a ranar zabe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun halaka jigo a jam’iyyar APCn jihar Zamfara

Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun halaka wani jigo a jam’iyyar APC a jihar Zamfara, Alhaji Umar Moriki da safiyar ranar Asabar. Gidan talabijin...

Jam’iyyar PDP ta kori su Wike daga cikinta

Jam'iyyar PDP mai hamayya a Nijeriya ta bayyana korar ministan birnin Abuja Nyesom Wike da wasu 'ya'yanta daga cikinta. Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar na yankin kudancin...

Mafi Shahara