DCL Hausa Radio
Kaitsaye

DSS sun cafke ɗan siyasa da buhunan kudi da ake zarginsa da sayen kuri’un masu zabe a Ondo

-

 

Google search engine

Jami’an hukumar tsaron sirri ta DSS a Nijeriya sun cafke wani dan siyasa da manyan buhunan kudi da ake zarginsa da sayen kuri’a a zaben jihar Ondo

An kama mutumin wanda ake zargin da buhunan kudi guda biyu wadanda ake zargin na janyo hankalin masu kada kuri’a a zaben.

An kama shi ne a mazaba ta 4, rumfa mai lamba 007 da take a wajen makarantar St. Stephen’s Primary School, Akure, Jihar Ondo da misalin karfe 9 na safe a ranar zabe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manoma a Nijeriya sun koka kan shirin karya farashin kayan abinci

Manoma da masu sarrafa shinkafa a Najeriya sun soki manufofin gwamnatin tarayya bayan da alkaluma suka nuna cewa yawan kudaden shigo da kayayyakin gona ya...

Fadar shugaban kasa ta mayar wa Atiku martani cewa babu yunwa a Niijeriya

Fadar shugaban kasa ta ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na tafiya kan madaidaiciyar hanya, tana mai musanta ikirarin tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, da...

Mafi Shahara