DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta samu lamunin kudade daga Bakin AfDB domin inganta harkar noma

-

 

Google search engine

Gwamnatin tarayya ta samu lamuni na dala miliyan dari da talatin da hudu (dala miliyan 134) daga bankin raya Afirka (AfDB) domin bunkasa noman iri da hatsi a kasar.

 Ministan noma da samar da abinci, Abubakar Kyari ne ya bayyana haka a lokacin da yake kaddamar da ayyukan noman rani na shekarar 2024/2025 a Calabar, Cross River.

 Manufar ita ce a tabbatar da cewa kasar ta samu dogaro da kanta a cikin muhimman kayan amfanin gona irin su alkama, shinkafa, masara, dawa, waken soya, da rogo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka manoma 32 a jihar Niger

Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar...

Peter Obi ya bukaci matasa da su nuna kauna da kishin Nijeriya albarkacin ranar masoya

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya, Peter Obi, ya bukaci ’yan Nijeriya musamman matasa su yi bikin ranar masoya ta Valentine cikin nuna kishin ƙasa da...

Mafi Shahara