DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohin Oyo da Osun suka rage mana a yankin kudu maso Yamma – Ganduje

-

 Shugaban jam’iyyar APC mai mulkin Nijeriya na kasa, Abdullahi Ganduje, ya bayyana jihohin Osun da Oyo a matsayin wadanda jam’iyyar ke zawarci lashe zaben su a nan gaba bayan nasara da suka samu a zaben jihar Ondo 

Google search engine

Ganduje ya yi bayyana hakan ne jim kadan bayan da hukumar zaben kasar ta ayyana Lucky Aiyedatiwa da ya yi wa jam’iyyar APC takara a matsayin wanda ya yi nasarar lashe zaben na jihar Ondo 

Ganduje ya kuma yaba wa shugaban Nijeriya Bola Tinubu bisa goyon bayansa da jam’iyyar ta samu har ya kai ta ga yin nasarar lashe za

ben.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka manoma 32 a jihar Niger

Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar...

Peter Obi ya bukaci matasa da su nuna kauna da kishin Nijeriya albarkacin ranar masoya

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya, Peter Obi, ya bukaci ’yan Nijeriya musamman matasa su yi bikin ranar masoya ta Valentine cikin nuna kishin ƙasa da...

Mafi Shahara