DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu ya karrama Firayim Ministan India da lambar yabo ta GCON

-

 Tinubu ya karrama Firayim Minista India da lambar yabo ta GCON 

Google search engine

Shugabam Nijeriya Bola Tinubu ya bai wa firaministan kasar Indiya, Narendra Modi babbar lambar yabo ta GCON

Shugaban kasar ya karrama firaminista Modi a wani taro da ke gudana a fadar shugaban kasa da ke Abuja.

Lambar girmamawa ta GCON ita ce ta biyu mafi girma a Nijeriya, bayan ta GCFR da aka kebe shugabannin kasar

A ranar Asabar ne dai Narendra Modi ya iso Nijeriya domin wata ziyarar aiki da zai gabatar kan yadda za a kara kulla kyakkawar dangantaka tsakanin kasashen biyu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan bindiga sun hallaka manoma 32 a jihar Niger

Akalla manoma 32 ne aka hallaka a hare-haren da ’yan bindiga suka kai kan al’ummomin Tugan-Makeri, Konsoko da Pissa a karamar hukumar Borgu ta Jihar...

Peter Obi ya bukaci matasa da su nuna kauna da kishin Nijeriya albarkacin ranar masoya

Tsohon ɗan takarar shugaban Nijeriya, Peter Obi, ya bukaci ’yan Nijeriya musamman matasa su yi bikin ranar masoya ta Valentine cikin nuna kishin ƙasa da...

Mafi Shahara