DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai tafi Brazil taron kasashen G20

-

Fadar shugaban Nijeriya ta fitar da sanarwa cewa nan ba da jimawa ba shugaba Bola Tinubu zai tashi daga Nijeriya zuwa kasar Brazil domin halartar taro karo na 19 na taron shugabannin kasashen G20 za su gudanar.

Google search engine

Bayo Onanuga, mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan yada labarai ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi

Ziyarar na zuwa ne kasa da kwanaki biyar bayan shugaban ya dawo daga kasar Saudiyya inda ya halarci wani taro da aka gudanar a birnin Ri

yadh

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan Bauchi ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar

Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar. Daily Trust ta ruwaito cewa a lokacin da yake sanya...

Kenya da Senegal sun kulla yarjejeniyar shige da fice ba tare da biza ba

Gwamnatocin Kenya da Senegal sun bai wa juna damar shige da fice ga 'yan kasashensu ba tare da biza ba na tsawon kwanaki 90. DW Africa...

Mafi Shahara