DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sarakuna ba sa tsoron gwamnoni, mutunta kansu kawai suke yi – Sarkin Musulmi

-

Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Mohammad Abubakar II, ya musanta ikirarin cewa sarakunan gargajiya na tsoron gwamnonin jihohi a Nijeriya, yana mai cewa sarakunan gargajiya ne ke mulkin kasar tun kafin yanzu, inda ya ce a matsayinsu na sarakuna sun fi gwamnoni fahimtar kasar.
Sarkin Musulin ya bayyana haka ne a taron masu ruwa da tsaki kan ci -aban matasan Arewacin Najeriya da gidauniyar tunawa da Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto ta shirya a Abuja ranar Talata.
Alhaji Sa’ad Abubakar ya ce sarakuna na mutunta kawunansu ne ta hanyar kauce wa tsoma baki kan al’amurra, yana shugabannin na gargajiya na mutunta ikon da gwamnoni ke da shi a jihohin. Ya ce bai kamata a dauki hakan a matsayin tsoro ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara