DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sarakuna ba sa tsoron gwamnoni, mutunta kansu kawai suke yi – Sarkin Musulmi

-

Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Mohammad Abubakar II, ya musanta ikirarin cewa sarakunan gargajiya na tsoron gwamnonin jihohi a Nijeriya, yana mai cewa sarakunan gargajiya ne ke mulkin kasar tun kafin yanzu, inda ya ce a matsayinsu na sarakuna sun fi gwamnoni fahimtar kasar.
Sarkin Musulin ya bayyana haka ne a taron masu ruwa da tsaki kan ci -aban matasan Arewacin Najeriya da gidauniyar tunawa da Sir Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto ta shirya a Abuja ranar Talata.
Alhaji Sa’ad Abubakar ya ce sarakuna na mutunta kawunansu ne ta hanyar kauce wa tsoma baki kan al’amurra, yana shugabannin na gargajiya na mutunta ikon da gwamnoni ke da shi a jihohin. Ya ce bai kamata a dauki hakan a matsayin tsoro ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara