DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya rushe majalisar gudanarwa ta jami’ar Nnamdi Azikiwe da ke jihar Anambra

-

Shugaba Tinubu

A cikin wata sanarwa da mai baiwa shugaban kasar shawara kan harkokin yada labarai Bayo Onanuga, ya fitar ya ce rushe majalisar gudanarwar ya biyo bayan rahotannin da ke nuna cewa akwai wasu abubuwa da majalisar ke yi ba bisa ka’ida ba.

Gwamnatin ta nuna damuwarta kan yadda majalisar ta nuna rashin kula da dokokin jami’ar wajen zaben wasu shugabanni.

Sanarwar ta ce shugaba Tinubu ya kuma rushe shugabancin Engr. Ohieku Muhammed Salami a matsayin Pro-chancellor kuma shugaban majalisar gudanarwa na jami’ar tarayya ta kimiyar lafiya dake Otukpo a jihar Benue.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara