DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar ACCORD ta kori wanda ya yi mata takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata

-

 Jam’iyyar ACCORD ta kori wanda ya yi mata takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata

Shugaba da Sakataren jam’iyyar na kasa Barrister Maxwell Mgbudem da Dr. Adebukola A. Ajaja, ne suka sanar da korar Professor Christopher Imumolen, bisa samunsa da laifin cin dunduniyar jam’iyyar wato “Anti Party”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara