DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tattalin arzikin Nijeriya ya hau hanyar murmurewa in ji mataimakin shugaban kasa Sanata Kasshim Shettima

-

Google search engine

 Tattalin arzikin Nijeriya ya hau hanyar murmurewa in ji mataimakin shugaban kasa Sanata Kasshim Shettima

A wajen taron kaddamar da kasuwar duniya ta shekarar 2024 a Lagos, Sanata Kasshim Shettima ya ce ma’aunin tattalin arzikin Nijeriya na GDP na karuwa duk shekara da kaso 2.98%.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An dage jana’izar marigayi Muhammad Buhari zuwa ranar Talata -Dikko Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da shirye-shiryen jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi, 13 ga Yuli,...

Jam’iyyar ADC ta sanar da kwana uku na alhinin rashin tsohon Shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari

Jam’iyyar ADC ta bayyana kwanaki uku na zaman makoki ga mambobinta don girmama marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi...

Mafi Shahara