DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tattalin arzikin Nijeriya ya hau hanyar murmurewa in ji mataimakin shugaban kasa Sanata Kasshim Shettima

-

Google search engine

 Tattalin arzikin Nijeriya ya hau hanyar murmurewa in ji mataimakin shugaban kasa Sanata Kasshim Shettima

A wajen taron kaddamar da kasuwar duniya ta shekarar 2024 a Lagos, Sanata Kasshim Shettima ya ce ma’aunin tattalin arzikin Nijeriya na GDP na karuwa duk shekara da kaso 2.98%.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jami’an tsaron Chadi hudu sun kwanta dama a wata fafatawa da wasu mahara a arewacin kasar

Lamarin ya faru ne da yammacin ranar 17, ga watan Febarairun da muke ciki a lokacin da wata motar jigilar wani kamfani ke cikin tafiya...

Masu zanga zanga a SĂ©nĂ©gal na neman adalci ga dalibin Jami’ar Cheikh Anta Diop ta birnin Dakar da aka halaka

Masu zanga zangar da suka hada da magoya bayan jam'iyya mai mulki ta Pastef sun amsa kiran wata hadaka ce ta dalibai da 'yan fafutikar...

Mafi Shahara