DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tattalin arzikin Nijeriya ya hau hanyar murmurewa in ji mataimakin shugaban kasa Sanata Kasshim Shettima

-

Google search engine

 Tattalin arzikin Nijeriya ya hau hanyar murmurewa in ji mataimakin shugaban kasa Sanata Kasshim Shettima

A wajen taron kaddamar da kasuwar duniya ta shekarar 2024 a Lagos, Sanata Kasshim Shettima ya ce ma’aunin tattalin arzikin Nijeriya na GDP na karuwa duk shekara da kaso 2.98%.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gasar cin kofin kasashen nahiyar Afirka AFCON za ta koma duk bayan shekaru 4 – CAF

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika CAF, ta sanar da cewa gasar cin kofin kasashen Afrika AFCON, za ta koma duk bayan shekara huÉ—u bayan...

Tinubu ya ziyarci jihar Borno domin bude ayyuka

Shugaba Tinubu, ya ziyarci Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, domin ƙaddamar da manyan ayyuka da halartar bikin auren ɗan tsohon gwamnan jihar, Sanata Ali Modu...

Mafi Shahara