DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai gabatarwa majalisa kudirin kasafin kudin 2025 gobe Laraba

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai gabatarwa zauren majalisar dokokin kasar kudirin kasafin kudi na shekara ta 2025 a gobe Laraba.
Sakataren yada labarai na majalisar Dr Ali Barde Umoru wanda ya tabbatar wa manema labarai hakan, ya bukaci jerin sunayen ‘yan jarida da zasu halarci zaman.
A makon da ya gabata majalisar tattalin arziki ta kasar ta amince da naira tiriliyan 47.9 a matsayin kasafin kudin 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

Jam'iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami'anta guda takwas, bayan samun...

Hukumar FRSC ta bayyana dalilan yawan afkuwar hadura a titunan Nijeriya

Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC ta bayyana cewa a mafiya yawan lokuta rashin hakuri, gudun wuce sa'a tare da karya dokokin hanya ne...

Mafi Shahara