DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai gabatarwa majalisa kudirin kasafin kudin 2025 gobe Laraba

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai gabatarwa zauren majalisar dokokin kasar kudirin kasafin kudi na shekara ta 2025 a gobe Laraba.
Sakataren yada labarai na majalisar Dr Ali Barde Umoru wanda ya tabbatar wa manema labarai hakan, ya bukaci jerin sunayen ‘yan jarida da zasu halarci zaman.
A makon da ya gabata majalisar tattalin arziki ta kasar ta amince da naira tiriliyan 47.9 a matsayin kasafin kudin 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar Tarayyar Turai ta yi Allah-wadai da haramta biza da Amurka ta yi wa wasu Turawa

Tarayyar Turai, tare da ƙasashen Faransa da Jamus, sun yi kakkausar suka ga matakin Amurka na haramta biza ga wasu ’yan Turai da ke yaki...

Shugaba Tinubu ya yi kira ga hadin kai da hakuri a tsakanin addinai a cikin sakon taya murnar bikin Kirsimeti

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya yi kira ga ’yan Nijeriya da su rungumi haɗin kai, juriya da zaman lafiya tsakanin mabiya addinai, yana mai cewa...

Mafi Shahara