DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai gabatarwa majalisa kudirin kasafin kudin 2025 gobe Laraba

-

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu zai gabatarwa zauren majalisar dokokin kasar kudirin kasafin kudi na shekara ta 2025 a gobe Laraba.
Sakataren yada labarai na majalisar Dr Ali Barde Umoru wanda ya tabbatar wa manema labarai hakan, ya bukaci jerin sunayen ‘yan jarida da zasu halarci zaman.
A makon da ya gabata majalisar tattalin arziki ta kasar ta amince da naira tiriliyan 47.9 a matsayin kasafin kudin 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kotu za ta yanke hukunci kan belin Abubakar Malami a ranar 7 ga Janairu

Kotun Tarayya da ke zama a Abuja ta sanya 7 ga Janairu domin yanke hukunci kan bukatar beli da Abubakar Malami, tsohon Antoni-Janar na Tarayya...

EFCC ta yi watsi da zargin Gwamna Bala Mohammed na tsangwamar jami’an gwamnatinsa

Hukumar EFCC mai yaki da yi wa tattalin arzikin kasa tu'annati a Nijeriya ta yi watsi da ikirarin da Bala Mohammed, Gwamnan Jihar Bauchi, ya yi...

Mafi Shahara