DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kashim Shettima ya tafi kasar Ivory Coast

-

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya tafi kasar Côte d’Ivoire domin halartar wani taro kashashe kan harkar makamashi na shekara ta 2024.
Taron zai gudana ne daga ranar 27 ga watan Nuwamba zuwa 2 ga watan Disamban 2024 a birnin Abidjan.
Sanarwar da mai taimawaka Kashim Shettima kan yada labarai Stanley Nkwocha ya fitar, ta ce Mataimakin shugaban ya amsa gayyatar da Mataimakin shugaban kasar Côte d’Ivoire, Tiémoko Meyliet Koné ya yi masa domin halartar taron.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawa ta bukaci a dauki matasa aikin tsaro domin magance matsalar tsaro

Majalisar dattawan Nijeriya, ta nuna damuwa kan tabarbarewar tsaro a ƙasar, tana kira ga shugaban ƙasa Bola Tinubu da ya amince da daukar matasa akalla...

Matukar dimokradiyya ta gaza a Nijeriya sai ya shafi fadin Yammacin Afrika – ECOWAS

Kungiyar tattalin arzikin kasashen Yammacin Afrika, ECOWAS, ta gargadi cewa duk wani rauni da dimokuradiyya ta samu a Nijeriya zai yi sanadin rushewar tsarin a...

Mafi Shahara