DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta bada umarnin ci gaba da tsare Yahaya Bello har sai 10 ga watan Disamba

-

Mai shari’a Maryanne Anenih ta kotun babban birnin tarayya Abuja, ta bada umurnini ci gaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello a hannun hukumar EFCC mai yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya.
Alkaliyar kuma ta dage shari’ar har sai 10 ga watan Disamba 2024 domin yanke hukuncin akan bukatar bayar da shi beli.
An gurfanar da Yahaya Bello ne tare da wasu mutane biyu; Shuaibu Oricha da Abdulsalam Hudu, akan zarge-zarge 16 wadanda suka musanta aikatawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara