DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin jihar Katsina ta amince da kirkiro gundumomi 8 a jihar

-

Majalisar dokokin jihar Katsina ta amince da kirkiro wasu gundumomi 8 a karkashin masarautar Katsina da Daura dake jihar.
A zaman majalisar na yau Laraba karkashin jagorancin Kakakin majalisar Alhaji Nasir Yahaya-Daura, a ka amince da wannan ya zama doka.
Gwamna Dikko Radda wanda ya aikawa majalisar kudirin dokar, ya ce kirkiro da wadannan gundumomi zai kara inganta harkar mulki ta hanyar baiwa sarakunan gargajiya taka rawa wajen samar da ci gaba tare da kai gwamnati kusa ga al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cin hanci la’ana ce, mu tsabtace kanmu daga rashawa- EFCC

A wani sakon tunatarwa da ta wallafa a shafinta na Facebook albarkacin ranar Juma’a, hukumar da ke yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya,...

Babu karar-kwana, da tuni na bakuncin lahira a zanga-zangar #EndSARS – Jarumi a Nollywoood Desmond Elliot

Fitaccen ɗan wasan fina-finan Nollywood kuma ɗan siyasa, Hon. Desmond Elliot, ya bayyana yadda ya kuɓuta daga wani hari da wasu baƙin fuska suka yi...

Mafi Shahara