DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dokokin jihar Katsina ta amince da kirkiro gundumomi 8 a jihar

-

Majalisar dokokin jihar Katsina ta amince da kirkiro wasu gundumomi 8 a karkashin masarautar Katsina da Daura dake jihar.
A zaman majalisar na yau Laraba karkashin jagorancin Kakakin majalisar Alhaji Nasir Yahaya-Daura, a ka amince da wannan ya zama doka.
Gwamna Dikko Radda wanda ya aikawa majalisar kudirin dokar, ya ce kirkiro da wadannan gundumomi zai kara inganta harkar mulki ta hanyar baiwa sarakunan gargajiya taka rawa wajen samar da ci gaba tare da kai gwamnati kusa ga al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Matukar dimokradiyya ta gaza a Nijeriya sai ya shafi fadin Yammacin Afrika – ECOWAS

Kungiyar tattalin arzikin kasashen Yammacin Afrika, ECOWAS, ta gargadi cewa duk wani rauni da dimokuradiyya ta samu a Nijeriya zai yi sanadin rushewar tsarin a...

PDP tsagin Wike ta kori Bala Muhd da Dauda Lawan, gwamnonin Bauchi da Zamfara

Jam’iyyar PDP ta kara shiga wani sabon rikici a ranar Talata bayan bangaren kwamitin zartaswa da ke goyon bayan ministan Abuja, Nyesom Wike, ya tabbatar...

Mafi Shahara