DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta dawo da harajin saukar jiragen ‘Helicopter’ na $300 a filayen jiragen kasar

-

Hukumar kula da iyakokin sama na Nijeriya ta ce za ta soma karɓar harajin saukar jiragen ‘Helicopter’ na dala 300 a filayen jiragen kasar nan ba da jimawa ba.
Wannan na zuwa ne watanni shida da gwamnatin tarayya ta dakatar da harajin saboda kin amincewar kamfunnan jiragen sama.
Da yake jawabi a wurin babban taron kungiyar ma’aikatan jiragen sama, darakta mai kula da sufurin jiragen sama na hukumar Mista Tayo John, ya ce ta hanyar karɓar haraji za su magance kalubalen kudaden da suke fuskanta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC a Kaduna ta kori mataimakin shugabanta da wasu ‘ya’yanta 8

Jam'iyyar hadaka ta ADC mai hamayya a Nijeriya reshen Kaduna ta kori mataimakin shugabanta na jihar tare da wasu manyan jami'anta guda takwas, bayan samun...

Hukumar FRSC ta bayyana dalilan yawan afkuwar hadura a titunan Nijeriya

Hukumar kiyaye afkuwar hadura ta Nijeriya FRSC ta bayyana cewa a mafiya yawan lokuta rashin hakuri, gudun wuce sa'a tare da karya dokokin hanya ne...

Mafi Shahara