DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jirgin ruwa dauke da mutane sama da 200 ya kife a jihar Neja

-

Wani mummunan hadarin jirgin ruwa da ya faru da sanyin safiyar yau Juma’a a yankin Dambo-Ebuchi na jihar Neja ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama
Wani shaidun gani da ido ya ce jirgin ya dauki mutane da suka kai 200 ciki har da mata da ‘yan kasuwa dake kan hanyar zuwa kasuwar Katcha dake ci mako-mako.
Rahotanni sun ce masu aikin ceto na ci gaba da kokarin ceto mutanen da jirgin ya kife da su, kuma zuwa yanzu an tsamo gawar mutum 8, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara