DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jirgin ruwa dauke da mutane sama da 200 ya kife a jihar Neja

-

Wani mummunan hadarin jirgin ruwa da ya faru da sanyin safiyar yau Juma’a a yankin Dambo-Ebuchi na jihar Neja ya yi sanadiyar mutuwar mutane da dama
Wani shaidun gani da ido ya ce jirgin ya dauki mutane da suka kai 200 ciki har da mata da ‘yan kasuwa dake kan hanyar zuwa kasuwar Katcha dake ci mako-mako.
Rahotanni sun ce masu aikin ceto na ci gaba da kokarin ceto mutanen da jirgin ya kife da su, kuma zuwa yanzu an tsamo gawar mutum 8, kamar yadda gidan talabijin na Channels ya ruwaito.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsare-tsaren Tinubu na farfaɗo da martabar Nijeriya a duniya -Kashim Shatima

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce gyare-gyaren da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa na sake gina martabar Nijeriya a idon duniya tare...

Gwamnatin Nijeriya na shirin dakatar da shigo da kayan tsaro daga waje

Gwamnatin Nijeriya ta yi niyyar kera dukkan makami da ake buƙata a cikin gida nan da shekara biyu zuwa biyar masu zuwa. Minista a ma'aikatar Tsaron...

Mafi Shahara