DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta sanya maganin malaria a cikin jadawalin rigakafi na kasar

-

Gwamnatin tarayya ta ce daga yanzu maganin cutar malaria zai kasance daya daga cikin jerin rigakafi na kasar.
Wannan na zuwa ne bayan da Nijeriya ta kaddamar da aikin bayarda maganin cutar zazzaɓin cizon sauro a jihohin Kebbi da Bayelsa, saboda cutar na janyowa kasar hasarar dala biliyan 1.1 a kowace shekara.
A cikin wani sako da hukumar lafiya matakin farko ta Nijeriya ta wallafa a shafinta na X, ta ce za a baiwa miliyoyin yara a fadin kasar kariya daga cutar malaria.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...

Ya kamata a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya – Femi Falana

Babban lauya kuma SAN, Femi Falana, ya bukaci a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga yara ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya, yana...

Mafi Shahara