DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar direbobi masu dakon kaya ta Nijeriya ta koka kan karbar haraji ba bisa ka’ida ba a jihar Kogi

-

Kungiyar direbobi masu dakon kaya ta Najeriya HDHTAN reshen jihar Kogi, ta yi kira ga gwamnatin jihar da ta ba da goyon baya don kawo karshen karbar haraji daga mambobinta ba bisa ka’idaba. 
Shugaban kungiyar ta HDHTAN reshen jihar Kogi, Trust Chukwuma, ne ya bayyana hakan ranar Talata yayin taron manema labarai da ya kira a Lokoja, inda ya bayyana nasarorin da kungiyar ta samu daga kafuwarta, da suka hada hana aikata miyagun ayyuka ta hanyar amfani da manyan motoci. 
Ya kuma ce wannan kokarin ya taimaka wajen sanya ido kan yadda ake amfani da manyan motoci ana aikata miyagun laufuka, da kuma bada rahoton laifukan ta’addanci, kamar garkuwa da mutane, da safarar mutane.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kai ne babban ‘butulu’, sakon NNPP ga Kwankwaso in ji jaridar Punch

Jam’iyyar NNPP ta soki Engr Rabiu Kwankwaso bisa kiran wasu ‘yan Kwankwassiyya da suka sauya sheka zuwa jam’iyyar APC da sun yi butulci, jam'iyyar tana...

Tattalin arzikin Nijeriya na kara bunkasa duk kuwa da hauhawar farashin kaya – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa tattalin arzikin Nijeriya na bunkasa a cikin kusan shekaru goma a shekarar 2024. Hakan na zuwa ne sakamakon kyakkyawan ci gaba...

Mafi Shahara