DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta rufe wata coci a Lagos bisa zargin damfara

-

Wata babbar kotun jihar Lagos da ke zaune a Ikeja, ta yanke wa wasu ma’aurata, Harry Uyanwanne da Oluwakemi Odemuyiwa, hukuncin daurin shekaru 16 a gidan yari tare kuma soke rijitar majami’ar Temple International. 

Mai shari’a Mojisola Dada ta yanke hukuncin ne bayan ta same su da laifukan da ake tuhumarsu.
Tun da farko dai hukumar EFCC ce ta gurfanar da su a gaban kotu, inda take tuhumarsu, da amfani da majami’ar wajen damfarar mutane, tare da yi musu zambo cikin aminci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya gargadi Alkalan Nijeriya da kada su karkata ga cin hanci ko rashin adalci

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga alkalai da sauran ma’aikatan shari’a a Najeriya da su ci gaba da zama masu gaskiya, adalci,...

PDP ta musanta zargin kirƙirar sa hannun Sakataren ta na kasa

Kwamitin zartaswa na Ƙasa na jam’iyyar PDP ya musanta zargin ƙirƙirar sa hannu da Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya yi. Mai magana da...

Mafi Shahara