DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta rufe wata coci a Lagos bisa zargin damfara

-

Wata babbar kotun jihar Lagos da ke zaune a Ikeja, ta yanke wa wasu ma’aurata, Harry Uyanwanne da Oluwakemi Odemuyiwa, hukuncin daurin shekaru 16 a gidan yari tare kuma soke rijitar majami’ar Temple International. 

Mai shari’a Mojisola Dada ta yanke hukuncin ne bayan ta same su da laifukan da ake tuhumarsu.
Tun da farko dai hukumar EFCC ce ta gurfanar da su a gaban kotu, inda take tuhumarsu, da amfani da majami’ar wajen damfarar mutane, tare da yi musu zambo cikin aminci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tsare-tsaren Tinubu na farfaɗo da martabar Nijeriya a duniya -Kashim Shatima

Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya ce gyare-gyaren da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ke aiwatarwa na sake gina martabar Nijeriya a idon duniya tare...

Gwamnatin Nijeriya na shirin dakatar da shigo da kayan tsaro daga waje

Gwamnatin Nijeriya ta yi niyyar kera dukkan makami da ake buƙata a cikin gida nan da shekara biyu zuwa biyar masu zuwa. Minista a ma'aikatar Tsaron...

Mafi Shahara