DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An kulle filin jirgin saman Abuja na wucen gadi saboda fashewar tayar wani jirgi

-

An kulle filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja ta wucin gani, bayan wani hadari da ya faru lokacin da jirgin kamfanin Allied ke kokarin sauka.
Rahotannin sun ce tayar jirgin ce ta fashe sai ya sauka akan hanya, lamarin da ya sa aka dakatar da sauka da tashin jirage har sai an dauke jirgin.
Hukumar kula da filayen jiragen sama na Nijeriya ta tabbatar da faruwar lamarin, inda ta ce babu wanda ya same mutane 5 da jirgin ke dauke da su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An dage jana’izar marigayi Muhammad Buhari zuwa ranar Talata -Dikko Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da shirye-shiryen jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi, 13 ga Yuli,...

Jam’iyyar ADC ta sanar da kwana uku na alhinin rashin tsohon Shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari

Jam’iyyar ADC ta bayyana kwanaki uku na zaman makoki ga mambobinta don girmama marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi...

Mafi Shahara