DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan sanda sun kai samame ofishin shugaban kasar Koriya ta Kudu

-

Jami’an ‘yan sandan kasar Koriya ta Kudu sun kai samame a ofishin shugaban kasar, a ci gaba da bincike kan dokar soja da shugaban ya ayyana. 
Hakama masu kula da gidan gyara hali na kasar sun ce, ministan tsaron kasar ya yi kokarin kashe kansa jim kadan bayan kama shi.
A wannan Larabar, jami’an tsaro na musamman sun kai samame a ofishin shugaban kasar Koriya ta Kudu da na rundunar ‘yan sanda ta kasa da ta yankin Seoul, da kuma jami’an tsaron majalisar dokokin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC ta shiga tsakani kan rikicin shugabanci a PDP

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Nijeriya (INEC) ta shiga tsakani kan rikicin shugabancin PDP, inda ta gayyaci bangarorin jam’iyyar biyu zuwa hedikwatarta da ke...

APC ta yi wa Gwamnan jihar Plateau maraba da shiga cikinta

Jam'iyyar APC reshen jihar Plateau ta bayyana yi wa Gwamnan jihar Caleb Mutfwang maraba da shiga cikinta, bayan ficewa daga jam‘iyyar PDP.   Sakataren jam'iyyar Shitu Bamaiyi...

Mafi Shahara