DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya nemi goyon bayan kafafen yada labarai kan kudirin dokar haraji

-

Google search engine

Tinubu ya nemi goyon bayan kafafen yada labarai kan kudirin dokar haraji

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ya bukaci goyon bayan kafafen yada labarai kan kudirin sake fasalin harajin kasar, yana mai bayyana hakan a matsayin wani muhimmin mataki na gina kasa da kuma wadata ga yan Najeriya.

Shugaban wanda ya samu wakilcin Ministan Yada labarai na kasa, Mohammed Idris, ya yi wannan bayani ne a Lagos 

Ya kara da cewa duk da banbancin ra’ayi a tsakanin al’umma game da dokar haraji, amma akwai bukatar yin garambawul ga tsarin tafiyar da haraji a halin yanzu.

Ya jaddada kwarin gwiwar cewa, tattaunawar da ake yi kan sauye-sauyen haraji, za a samu mafita.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan majalisar dokoki 6 a Jihar Zamfara sun fice daga PDP zuwa APC

‘Yan Majalisar Dokokin Jihar Zamfara 6 da aka zaɓa a ƙarƙashin jam’iyyar PDP sun sauya sheƙa zuwa jam’iyya mai mulki ta APC, suna zargin take...

Kotu ta umurci hukumar EFCC ta gabatar da kwamshinan kudi na jihar Bauchi ga kotu bisa zargin safarar N4.6bn

Kotun Tarayya da ke Abuja ta umurci Hukumar EFCC da ta gabatar da Kwamishinan Kuɗin Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, a ranar 30 ga Disamba domin...

Mafi Shahara