DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamna Abba ya zargi ‘yan adawa da rura wutar rikicin siyasa a Kano

-

Engineer Abba Kabir Yusuf 

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya zargi jam’iyyun adawa da rura wutar rikicin siyasa a Jihar.

Gwamnan ya yi wannan zargi ne lokacin da ya ke zantawa da manema labarai yayin taron majalisar zartarwar jihar a ranar Laraba, har ma ya bayyana aniyarsa ta daukar tsauraran matakan da suka dace don dakile sake barkewar ‘yan daba a Jihar. 

Google search engine

Wannan dai ya biyo bayan rikicin baya-bayan nan da ya barke tsakanin wasu da ake zargin ’yan bangar siyasa ne a Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Sojoji sun ceto mutane 318 da aka sace tare da kama 74 da ake zargi da hannu – Hedkwatar tsaron Nijeriya

Rundunar tsaron Nijeriya ta bayyana cewa dakarun da ke aiki a sassa daban-daban na ƙasar sun ceto mutane 318 da aka yi garkuwa da su...

Gwamnan jihar Zamfara ya gabatar da kasafin kudi N861bn na 2026 ga majalisar dokokin jihar

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gabatar da kasafin kuɗi na Naira biliyan 861 na shekarar 2026 a gaban majalisar dokokin Jihar a Gusau, yana...

Mafi Shahara