DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hadin gwiwa tsakanin kasashen duniya zai tabbatar da dorewar kasuwar musayar hannayen – Dr Umar Kwairanga

-

Dr Kwairanga da takwaransa na India 

Kasuwar musayar hannayen jari ta Nijeriya NGX ta bukaci a yi hadin gwiwa tsakaninta da takwararta ta India, tana mai cewa hakan zai tabbatar da dorewar kasuwannin zuba jari a fannin tattalin arzikin duniya. 

Shugaban kasuwar ta NGX, Alhaji Umar Kwairanga ne ya bayyana haka a kasar India, yayin wata ziyarar hadin gwiwa da hukumar gudanarwar NGX ta kai kasar. 

A cewarsa, duniya na ci gaba da habaka cikin sauri don haka akwai bukatar hada gwiwa da nufin samarwa kasuwannin musayar hannayen jari kyakkyawar makoma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara