DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar karbar korafe-korafe ta kama waɗanda ake zargi da badakalar filaye a Kano ciki har da jami’an tsaro

-

Hukumar karbar korafe-korafe ta Jihar Kano 

Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Jihar Kano PCACC, ta kama waɗanda ke da hannu cikin almundahanar filaye, da suka hadar da jami’an tsaro da wasu jami’an gwamnati.

Shugaban hukumar Barrister Muhyi Magaji Rimingado, ne ya sanar da hakan, yayin wani taron tuntuba da hukumar ta gudanar a ranar Talata. 

Google search engine

Rimingado, ya ce an samu nasarar cafke wadanda ake zargin ne bisa aikin hadin gwiwa tsakanin hukumar da jami’an tsaro da ma’aikatar kasa da jami’an ma’aikatar sharia da na kotu, inda ya bayyana kokarin da hukumar ke yi wajen ganin an hukunta duk wanda aka samu da hannu a irin wannan badakala.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

SGF George Akume ya angwance da tsohuwar matar Ooni na Ife Gimbiya Zainab

Sakataren Gwamnatin Nijeriya (SGF), Sanata George Akume, ya auri Sarauniya Zaynab Ngohemba, tsohuwar matar Ooni na Ife, Oba Adeyeye Enitan Ogunwusi.   Jaridar Punch ta ce an...

Jirgin yakin Nijeriya da aka tsare a Burkina Faso ya isa Portugal

Rundunar Sojin Sama ta Nijeriya ta tabbatar da cewa jirgin ta kirar C-130 mai lamba NAF 913 ya isa cibiyar gyara jirage ta OGMA da...

Mafi Shahara