DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ba ta cikin kasashen nahiyar 10 da asusun ba da lamuni na IMF ke bi bashi da yawa

-

Shugaba Tinubu 

Kasar Egypt ce kan gaba da yawan bashin Dala bilyan $9.45 da kasar Kenya Dala bilyan $3.02 sai kasar Angola da IMF ke bi bashin Dala bilyan $2.99.

Google search engine

Sauran kasashen da bashin na IMF ya dabaibaye su ne na Ghana da ake bi Dala bilyan $2.25 da kasar Ivory Coast da ake bi Dala bilyan $2.19.

Kazalika, akwai kasashen Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo, Ethiopia, Afrika Ta Kudu, Cameroon da Senegal.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta soki gwamnatin Tinubu kan harin Amurka a Nijeriya

Jam'iyyar ADC mai hamayya a Nijeriya, ta soki gwamnatin shugaba Tinubu kan damar da ta bai wa Amurka wajen kaddamar da hari kan 'yan ta'adda...

Jam’iyyar EFF ta Afirka ta Kudu ta yi tir da amincewar Nijeriya kan harin Amurka

Jam’iyyar Afirka ta Kudu ta dan gwagwarmayar adawa da Turawa Julius Malema (EFF) ta yi Allawadai da yadda Nijeriya ta amince da harin Amurka a...

Mafi Shahara