DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ba ta cikin kasashen nahiyar 10 da asusun ba da lamuni na IMF ke bi bashi da yawa

-

Shugaba Tinubu 

Kasar Egypt ce kan gaba da yawan bashin Dala bilyan $9.45 da kasar Kenya Dala bilyan $3.02 sai kasar Angola da IMF ke bi bashin Dala bilyan $2.99.

Google search engine

Sauran kasashen da bashin na IMF ya dabaibaye su ne na Ghana da ake bi Dala bilyan $2.25 da kasar Ivory Coast da ake bi Dala bilyan $2.19.

Kazalika, akwai kasashen Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo, Ethiopia, Afrika Ta Kudu, Cameroon da Senegal.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan sanda sun koka da yawan yada labaran karya a Nijeriya – IGP

Shugaban 'yan sanda a Nijeriya IGP Kayode Egbetokun ya ce babu wata hukuma a Najeriya da ke fuskantar mummunan tasiri daga labaran karya kamar ‘yan...

Amurka ta fara gamsuwa da matakan Tinubu kan tsaron Nijeriya

Dan majalisar wakilan Amurka, Riley Moore, ya yaba wa gwamnatin Najeriya kan ceto yara 100 da aka sace daga St. Mary’s Private Catholic School a...

Mafi Shahara