DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ba ta cikin kasashen nahiyar 10 da asusun ba da lamuni na IMF ke bi bashi da yawa

-

Shugaba Tinubu 

Kasar Egypt ce kan gaba da yawan bashin Dala bilyan $9.45 da kasar Kenya Dala bilyan $3.02 sai kasar Angola da IMF ke bi bashin Dala bilyan $2.99.

Google search engine

Sauran kasashen da bashin na IMF ya dabaibaye su ne na Ghana da ake bi Dala bilyan $2.25 da kasar Ivory Coast da ake bi Dala bilyan $2.19.

Kazalika, akwai kasashen Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo, Ethiopia, Afrika Ta Kudu, Cameroon da Senegal.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tabarbarewar tsaro ba ta da alaka da gazawar jami’an tsaro sai dai siyasantar da matsalar – Rabi’u Kwankwaso

Jagoran Kwankwasiyya kuma ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NNPP a 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya ce tabarbarewar tsaro a Nijeriya ba gazawar sojoji...

Wike ya yi ma Tinubu alkawarin rike masa PDP don kar su ba shi matsala a zaben 2027 – Seyi Makinde

Gwamnan Jihar Oyo, Seyi Makinde, ya ce saɓanin da ke tsakaninsa da Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya samo asali ne daga furucin Wike na cewa...

Mafi Shahara