DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ba ta cikin kasashen nahiyar 10 da asusun ba da lamuni na IMF ke bi bashi da yawa

-

Shugaba Tinubu 

Kasar Egypt ce kan gaba da yawan bashin Dala bilyan $9.45 da kasar Kenya Dala bilyan $3.02 sai kasar Angola da IMF ke bi bashin Dala bilyan $2.99.

Google search engine

Sauran kasashen da bashin na IMF ya dabaibaye su ne na Ghana da ake bi Dala bilyan $2.25 da kasar Ivory Coast da ake bi Dala bilyan $2.19.

Kazalika, akwai kasashen Jamhuriyar Dimokradiyyar Congo, Ethiopia, Afrika Ta Kudu, Cameroon da Senegal.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC ta shiga tsakani kan rikicin shugabanci a PDP

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Nijeriya (INEC) ta shiga tsakani kan rikicin shugabancin PDP, inda ta gayyaci bangarorin jam’iyyar biyu zuwa hedikwatarta da ke...

APC ta yi wa Gwamnan jihar Plateau maraba da shiga cikinta

Jam'iyyar APC reshen jihar Plateau ta bayyana yi wa Gwamnan jihar Caleb Mutfwang maraba da shiga cikinta, bayan ficewa daga jam‘iyyar PDP.   Sakataren jam'iyyar Shitu Bamaiyi...

Mafi Shahara