DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jirgin sojin saman Nijeriya da ke farautar Lakurawa ya jefa wani abu mai fashewa ga mutanen kauye a jihar Sokoto

-

Rahotanni na nuna cewa mutane da dama sun rasa rayukansu yayinda wasu su ka jikkata yayin da wani jirgin sojin saman Nijeriya da ke farautar Lakurawa ya jefa gama bamai ga mutanen wasu kauyukka biyu a karamar hukumar Silamen jihar Sokoto.
Lamarin ya faru ne a ƙauyukan Gidan Sama da Rumtuwa da safiyar yau Laraba, kamar yadda al’ummar yankin su ka shaidawa jaridar Dailytrust.
Wani mai suna Malam Yahaya, ya ce abin ya faru ne a ƙauyukan wadanda ke kusa ga dajin Surame wanda ke zaman wata maboya ta ‘yan bindiga da kum Lakurawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara