DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wata fashewa ce da ta biyo baya ta kashe mutane a Sokoto ba harin jirgin sama ba – Hedkwatar tsaron Nijeriya

-

Hedikwatar tsaron Nijeriya ta alakanta mutuwar mutane 10 a jihar Sokoto bayan wani harin jirgin sojin sama da wata fashewa da ta biyo baya.
Kwana biyu da suka wuce, gwamnatin jihar Sokoto ta ce mutum 10 sun mutu yayinda wasu da dama su ka jikkata a wasu kauyukka a karamar hukumar Silame bayan harin da jirgin saman sojoji ya kai wa mutanen bisa kuskure.
Sai dai a sanarwar da ya fitar, daraktan yada labarai na hedkwatar tsaro Manjo Janar Edward Buba, ya ce mace mace da jikkatar da aka samu ba saboda farmakin soji ne kai tsaye ba, wata fashewa ce da ta biyo baya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Buhari mutum ne mai girmama al’adu da masarautu – Sarkin Musulmi

Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya shiga sahun wadanda ke jimamin rasuwar tsohon Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a wani asibiti a...

An rufe ofishin jakadancin Amurka na Abuja da Legas don jimamin rasuwat Buhari

Ofishin jakadancin Amurka da ke Abuja da kuma na Legas za su kasance a rufe a ranar Talata, 15 ga Yuli, 2025, domin girmamawa da...

Mafi Shahara