DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jihohin Bauchi da Gombe sun nemi gwamnatin tarayya ta fara ɗibar ɗanyen mai da aka gano a Kolmani

-

Kwamishinan albarkatun kasa na jihar Bauchi Alhaji Mohammed A Bello da takwaransa na jihar Gombe Alhaji Sanusi Ahmed Pindiga sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta fara ɗibar ɗanyen mai a rijiyar Kolmani da aka kaddamar shekaru biyu da suka gabata.
Kwamishinonin biyu sun bayyana hakan ne a wata hira da manema da manema labarai a ofisoshinsu a kebance.
Sun bayyana cewa gwamnonin jihohin Bauchi da Gombe na iya kokarinsu ganin cewa kamfanin da aka baiwa kwangila ya dawo ya ci gaba da aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara