HomeUncategorizedJihohin Bauchi da Gombe sun nemi gwamnatin tarayya ta fara ɗibar ɗanyen...

Jihohin Bauchi da Gombe sun nemi gwamnatin tarayya ta fara ɗibar ɗanyen mai da aka gano a Kolmani

-

Kwamishinan albarkatun kasa na jihar Bauchi Alhaji Mohammed A Bello da takwaransa na jihar Gombe Alhaji Sanusi Ahmed Pindiga sun yi kira ga gwamnatin tarayya da ta fara ɗibar ɗanyen mai a rijiyar Kolmani da aka kaddamar shekaru biyu da suka gabata.
Kwamishinonin biyu sun bayyana hakan ne a wata hira da manema da manema labarai a ofisoshinsu a kebance.
Sun bayyana cewa gwamnonin jihohin Bauchi da Gombe na iya kokarinsu ganin cewa kamfanin da aka baiwa kwangila ya dawo ya ci gaba da aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img