DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri ya amince da nadin sabbin sarakuna 7 a jihar

-

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri

Google search engine

A wata cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran gwamnan Humwashi Wonosikou,ya rabawa manema labarai ta bayyana sunayen sabbin sarakunan da suka hada da HRH Alhaji Sani Ahmadu Ribadu, Sarkin Fufore HRH Barista Alheri B. Nyako, Tol Huba da HRH Prof.  Bulus Luka Gadiga.

Sauran sun hada da HRH Dr Ali Danburam, Ptil Madagali,  HRH Aggrey Ali, Kumu of Gombi,  HRH Ahmadu Saibaru, Emir of Maiha, and HRH John Dio, Gubo Yungur.

Sanarwar ta ce gwamnan ya taya sabbin sarakunan murna, inda ya jaddada cewa zaben nasu ya yi ne bisa cancanta da kuma farin jinin da suke da shi a tsakanin jama’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara