DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri ya amince da nadin sabbin sarakuna 7 a jihar

-

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri

Google search engine

A wata cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran gwamnan Humwashi Wonosikou,ya rabawa manema labarai ta bayyana sunayen sabbin sarakunan da suka hada da HRH Alhaji Sani Ahmadu Ribadu, Sarkin Fufore HRH Barista Alheri B. Nyako, Tol Huba da HRH Prof.  Bulus Luka Gadiga.

Sauran sun hada da HRH Dr Ali Danburam, Ptil Madagali,  HRH Aggrey Ali, Kumu of Gombi,  HRH Ahmadu Saibaru, Emir of Maiha, and HRH John Dio, Gubo Yungur.

Sanarwar ta ce gwamnan ya taya sabbin sarakunan murna, inda ya jaddada cewa zaben nasu ya yi ne bisa cancanta da kuma farin jinin da suke da shi a tsakanin jama’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ma’aikatar tsaron Nijeriya na bukatar Ć™wararren shugaba – Shehu Sani

Tsohon dan majalisar dattawan Nijeriya da ya wakilci Kaduna ta tsakiya Sanata Shehu Sani ya nuna bukatar samun ƙwararren shugaba da zai jagoranci ma'aikatar tsaron...

Wike na rikewa Tinubu duk filin da gwamnati ta kwace a Abuja – Hadiminsa

Hadimi ga ministan Abuja Nyesom Wike, Lere Olayinka ya bayyana cewa duk wani fili da gwamnati ta kwace iko da mallakarsa a birnin na kasancewa...

Mafi Shahara