DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasar China ta yi alkawarin bayar da tallafin Yuan biliyan daya ga kasashen Afirka don tunkarar kalubalen tsaro

-

 

Ministan harkokin wajen kasar China Wang Yi/Shugaba Tinubu

Google search engine

Ministan harkokin wajen kasar China Wang Yi ne ya bayyana hakan ga manema labarai bayan tattaunawa da Shugaban Nijeriya Bola Tinubu a fadar sa dake Abuja.

Ya ce ta hanyar hadin kai da taimakon juna ga kasashen duniya ne za a iya kawo karshen kalubalen tsaro.

A cewar sa kasar China na son yin aiki tare da kasashen Afirka wajen aiwatar da shirin samar da tsaro da zaman lafiya a duniya,inda ya ce kasar tasu a shirye take ta bayar da gudun mawa wajen inganta tsaro a nahiyar Afirika.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar tace fina-finai ta Kano ta soke lasisin wani gidan gala bisa dalilai na tsaro

Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano ta soke lasisin gudanar da ayyukan wani gidan gala mai suna Sunsiro Entertainment, wanda ke kan titin Yahaya Gusau,...

Dimukuradiyyar Nijeriya na cikin barazana a mulkin Tinubu – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan karancin fitowar masu kada kuri'a a zaben da aka gudanar ranar Asabar a Abuja. Cikin wani...

Mafi Shahara