DCL Hausa Radio
Kaitsaye

West Ham United ta sallami mai horar da kungiyar Julen Lopetegui bayan watanni shida yana jan ragamar kungiyar

-

Lopetegui

An nada tsohon kocin Lopetegui mai shekaru 58 a watan Mayun shekarar 2024 bayan tafiyar David Moyes amma a hukumance ya karbi ragamar aiki a ranar 1 ga Yuli.

Google search engine

Kungiyar ta ci wasanni shida na gasar Premier ta kasar Ingila a lokacin da yake jagorantar ta.Cin da Manchester City ta yiwa Westham United 4-1 shi ne rashin nasara na tara a wasanni 20 na gasar kuma ya bar kulob din a matsayi na 14 a gasar Firimiyar kasar Ingila.

West Ham United tana tattauna da tsohon kocin Chelsea da Brighton “Potter” game da kulla sabuwar yarjejeniya da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara