HomeUncategorizedShugaba Tinubu ya amince da haramta luwadi a rundunar sojin Nijeriya

Shugaba Tinubu ya amince da haramta luwadi a rundunar sojin Nijeriya

-

Shugaba Tinubu

An haramta wa jami’an sojin Nijeriya yin luwadi, madigo, sanya kayayyakin da basu dace ba, da sauran abubuwan  da ake ganin sun saba wa ka’idojin rundunar.

Haka zalika an hana jami’an huda jiki da nufin  saka Sarka ko Dan kunne ko kuma zanen hotuna a jikin fata wato  (Tatoo )a jiki, da shan  Barasa a yayin da suke aiki ko basa aiki.

Wannan umurnin yana kunshe ne acikin sashe na 26 na kundun rundunar da aka yi wa kwaskwarima da shugaba Bola Tinubu ya sanya wa hannu a ranar 16 ga Disamba, 2024.

A wata takarda da jaridar Punch ta samu a ranar Asabar wani bangaren ta yana cewa, “Bai kamata jami’in soji su dinga aikata  luwadi, madigo, da sauran munanan ayyuka ba.

 Haka zalika ba a amince wani jami’in rundunar soji ya dunga irin wayannan ayyuka ba ciki harda yin “Tattoo” dama shan abubuwan da zasu kautarwa mutum hankali a loka2cin yana kan aiki ko baya aiki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img