DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya za ta karbi bakuncin taron samar da rigakafin cutar Lassa Fever na kasashen yammacin Afrika

-

Gwamnatin Nijeriya za ta karbi bakuncin taron samar da rigakafin cutar Lassa Fever na kasashen yammacin Afrika da zai gudana a ranar Laraba 15 ga watan Janairu.
Ministan Lafiya Farfesa Muhammad Pate ne ya bayyana hakan a firarsa da gidan talabijin na Channels.
Cutar zazzabin Lassa dai annoba ce da ta hallaka mutane 191 kuma take yin barazana ga jihohin Nijeriya dama wasu kasashen Afrika.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara