DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gyaran dokar haraji na daga cikin manya-manyan batu da majalisar Nijeriya za ta yi muhawara kansu a yau bayan dawowa daga hutu

-

 

Google search engine

Yayin da majalisar dokokin Nijeriya ta koma aiki a yau, ‘yan majalisar daga yankin arewa sun kammala shirye-shiryen rufe majalisa idan har ba a janye kudirin gyaran haraji da ke gaban majalisar ba.

Sun nanata kiran da suka yi na a janye kudirin saboda rashin tuntubar masu ruwa da tsaki game  abubuwan da kudurorin suka kunsa, a cewar jaridar Dailytrust.

Don magance wadannan matsalolin, majalisar dattawa ta kafa wani kwamiti karkashin jagorancin shugaban marasa rinjaye Sanata Abba Moro don ganawa da babban lauyan tarayya don magance korafe-korafen da suka shafi kudirin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dattawan Nijeriya za ta tattauna da shugaba Tinubu kan kalaman Trump

Majalisar dattawan Nijeriya ta bayyana cewa za ta gana da shugaba Tinubu da bangaren zartarwa domin tattauna batun rikicin diflomasiyya da kalaman shugaban Amurka Donald...

ECOWAS ta yi watsi da zargin Trump na halaka mabiya addinin kirista a Nijeriya

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta fitar da sanarwa mai dauke da watsi kan zargin cewa hare-haren ta’addanci da ke ƙaruwa a...

Mafi Shahara