DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Al-Hilal ba za ta yi wa Neymar Jnr rijista ba

-

Kungiyar kwallon kafa ta Al Hilal dake kasar Saudi Arabia, ba zata yi wa gwarzon dan wasan kasar Brazil Neymar Junior rijistar buga zagaye na biyu na gasar kakar wasannin firimiyar kasar ba ta 2025.

Hakan ya biyo bayan nazarin lafiyar dan wasan da tawagar ta yi na irin gudunmowar da zai bawa kungiyar.
A baya Neymar ya samu zunzurutun kudi Euro Miliyan 101 a shekarar 2024, a wasanni biyu kacal da ya shafe mintuna 42 a cikin filin wasa.
Ya shafe tsawon watanni 6, ya na fama da jinyar rauni abinda ya sa a yanzu haka Al Hilal ke dari -darin tsawaita kwantiragin sa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Babban hafsan rundunar sojin kasa ta Nijeriya ya yi alwashin inganta tsaro ta hanyar amfani da karfi ko akasin haka

Babban Hafsan Sojin ƙasa, Lt.-Janar. Waidi Shaibu, ya tabbatar cewa sojojin Nijeriya za su cigaba da aiwatar da ayyuka na karfi da akasin haka domin...

Kwankwaso ya bayyana masu digirin digirgir “Phd” 300 da Gidauniyar Kwankwasiyya ta samar a taronta na shekara-shekara

Tsohon Gwamnan Jihar Kano kuma madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Kwankwaso, ya bayyana sama da masu digiri na uku (PhD) 300 da aka samar ta hanyar...

Mafi Shahara