DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Al-Hilal ba za ta yi wa Neymar Jnr rijista ba

-

Kungiyar kwallon kafa ta Al Hilal dake kasar Saudi Arabia, ba zata yi wa gwarzon dan wasan kasar Brazil Neymar Junior rijistar buga zagaye na biyu na gasar kakar wasannin firimiyar kasar ba ta 2025.

Hakan ya biyo bayan nazarin lafiyar dan wasan da tawagar ta yi na irin gudunmowar da zai bawa kungiyar.
A baya Neymar ya samu zunzurutun kudi Euro Miliyan 101 a shekarar 2024, a wasanni biyu kacal da ya shafe mintuna 42 a cikin filin wasa.
Ya shafe tsawon watanni 6, ya na fama da jinyar rauni abinda ya sa a yanzu haka Al Hilal ke dari -darin tsawaita kwantiragin sa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara