DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta zama aminiyar kungiyar kasashen BRICS dake zama kishiya ga kasashen Yamma

-

Kasar Brazil ta yi wa Nijeriya maraba da shiga cikin kawayen kungiyar kasashen BRICS da tattalin arzikinsu ke bunkasa wacce kuma ke neman zama kishiya ga kasashen Yamma.
Ministan harkokin wajen Brazil ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Jumu’a.
Nijeriya ta kasance kasa ta tara da ta kulla alaka da kasashen BRICS, baya ga kasashen Belarus, Bolivia, Cuba, Kazakhstan, Malaysia, Thailand, Uganda, da kuma Uzbekistan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara