DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta zama aminiyar kungiyar kasashen BRICS dake zama kishiya ga kasashen Yamma

-

Kasar Brazil ta yi wa Nijeriya maraba da shiga cikin kawayen kungiyar kasashen BRICS da tattalin arzikinsu ke bunkasa wacce kuma ke neman zama kishiya ga kasashen Yamma.
Ministan harkokin wajen Brazil ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Jumu’a.
Nijeriya ta kasance kasa ta tara da ta kulla alaka da kasashen BRICS, baya ga kasashen Belarus, Bolivia, Cuba, Kazakhstan, Malaysia, Thailand, Uganda, da kuma Uzbekistan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Barcelona ke jan ragamar teburin gasar LaLiga

Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta zama jagorar da ke jan ragamar gasar La Liga ta kasar Sifaniya bayan ta zarce Real Madrid da maki...

Ana zargin ‘yan bindiga da sace budurwa sa’o’i kadan kafin daurin aurenta a jihar Sokoto

Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kutsa kauyen Chacho a karamar hukumar Wurno ta jihar Sokoto da tsakar dare, inda suka yi awon...

Mafi Shahara